Koma ka ga abin da ke ciki

Sunan Allah Yesu Ne?

Sunan Allah Yesu Ne?

Amsar Littafi Mai Tsarki

 Yesu ya ce “ni Ɗan Allah ne” ko “Ɗan Allah.” (Yohanna 10:36; 11:4) Yesu bai taɓa ce shi Maɗaukakin Allah ba ne.

 A cikin addu’a ga Allah, Yesu ya ce: “Ubanmu wanda ke cikin sama, A tsarkake sunanka.”—Matta 6:9.

 Yesu ya bayyana sunan Allah sa’ad da ya ja aya daga cikin Nassi na dā ya ce: “Ku ji ya Isra’ila; [Jehobah, NW] Allahnmu, [Jehobah, NW] ɗaya ne.”—Markus 12:29; Kubawar Shari’a 6:4.